Numbers 7:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Musa ya gama kafa tabanakul, sai ya shafe shi da mai, ya tsarkake shi tare da dukan kayayyakinsa, ya kuma shafe bagaden da mai, ya tsarkake shi da dukan kayayyakinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ رَانَرْ دَ مُوسَٰى يَغَمَ كَڢَ تٜىٰنْتِنْ كَسَنْثٜىٰوَرْ يَهْوٜىٰهْ ، سَيْ يَظُبَ مَسَ مَنْ كٜىٰٻٜىٰوَ يَكُمَ كٜىٰٻٜىٰشِ دَ ڟَرْكِے، تٜىٰنْتِنْ دَ دُكَنْ كَايَنْ عَيْكِنْسَ، بَغَدٜىٰنْ كُمَ دَ دُكَنْ كَايَنْ عَيْكِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A ranar da Musa ya gama kafa alfarwa ta sujada, ya shafa mata mai, ya tsarkake ta, da dukan kayayyakinta, ya kuma shafa wa bagaden mai, ya tsarkake shi da dukan kayayyakinsa.