Numbers 8:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yi magana da Haruna, ka ce masa, ‘Sa’ad da za ka shisshirya fitilun nan bakwai, ka shirya su yadda za su fuskanci gaba domin haskensu yă haskaka ta gaba.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَڢَطَا وَ هَٰرُونَ وَنَّنْ عُمَرْنِ؞ «سَعَدَّ ذَاكَ شِرْيَ ڢِتِلُ بَݣَويْ طِنْ، كَشِرْيَسُ يَدَّ ذَاسُ بَادَ حَصْكٜىٰ أَوُرِنْ دَيَكٜىٰ أَغَبَنْ سَنْدَا مَيْ رِڧٜىٰسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
faɗa wa Haruna cewa, “Sa'ad da za ka kakkafa fitilun nan bakwai, sai ka kakkafa su yadda za su haskaka sashin gaba.”