Numbers 9:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Musa ya amsa musu ya ce, “Ku dakata sai na sami umarni daga wurin Ubangiji game da ku.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُوسَٰى يَثٜىٰ مُسُ «كُطَنْ جِرَا سَيْ نَاجِ أَبِنْدَ يَهْوٜىٰهْ ذَيْ عُمَرْثٜىٰكُ كُيِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Musa ya ce musu, “Dakata, har na ji abin da Ubangiji zai umarta a kanku.”