Obadiah 1:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«رَانَرْ دَنِے يَهْوٜىٰهْ ذَنْ شَرْعَنْتَ دُكَنْ أَلْعُمَّيْ تَيِكُسَ؞ يَدَّ كِكَيِ وَ إِسْرَٰٓءِيلَ، حَكَ ذَاعَيِ مِكِ، دُكَنْ مُغُنْتَارْكِ ذَاتَكُواْمَ عَكَنْكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ranar da ni Ubangiji zan shara'anta al'ummai duka ta zo kusa, Ke, Edom, abin da kika yi, Shi ne za a yi miki. Ayyukanki za su koma a kanki.