Obadiah 1:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gidan Yaƙub zai zama kamar wuta, gidan Yusuf kuma kamar harshen wuta; gidan Isuwa zai zama kamar tattaka, za a kuma sa masa wuta yă ƙone. Babu wanda zai tsira daga gidan Isuwa.” Ni Ubangiji na faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذُرِيَرْ يَعْڧُوبَ ذَاتَ ذَمَ كَمَرْ وُتَا، غِدَنْ يُوسُڢَ كَمَرْ هَرْشٜىٰنْ وُتَا؞ عَمَّا عٜىٰدُوامْ ذَاتَ ذَمَ بُوسَشِّيَرْ ثِيَوَ، إِسْرَٰٓءِيلَ ذَاتَ ڧُواْنٜىٰسُ تَثِنْيٜىٰسُ؞ بَابُ مُتُمِنْ دَ ذَيْ ضَغٜىٰ دَغَ غِدَنْ إِسُوَ؞ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Jama'ar Yakubu za ta zama kamar wuta, Jama'ar Yusufu kuwa kamar harshen wuta, Jama'ar Isuwa za ta zama kamar tattaka. Za su ƙone ta, su ci ta, ba wanda zai tsira. Ni Ubangiji na faɗa.”