Obadiah 1:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Fariyar zuciyarki ta yaudare ki, ke da kike zama can bisa duwatsu kika kuma yi gidanki a kan ƙwanƙoli, ke da kike ce wa kanki, ‘Wa zai iya saukar da ni ƙasa?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غِرْمَنْ كَنْكِ يَرُوطٜىٰكِ، يَا كٜىٰ عٜىٰدُوامْ، مَيْ ذَمَ أَ مَڢَكَا أَدُوڟٜىٰ، مَيْ ذَمَ عَكَنْ مَنْيَنْ تُدَّيْ؞ أَ ذُوثِيَا كِنَ ثٜىٰوَ ‹وَظَيْ عِيَ سَوْكَرْ دَنِے ڧَسَا؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Girmankanki ya yaudare ki, Kina zaune a kagara, a kan dutse, Wurin zamanki yana can ƙwanƙolin duwatsu. Don haka a zuciya kike cewa, ‘Wa zai saukar da ni ƙasa?’