Obadiah 1:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“In ɓarayi suka zo miki, in kuma ’yan fashi suka shigo gidan da dare, kash, bala’i zai jira ki ba abin da suke so ne kawai za su sata ba? In kuma masu tsinka ’ya’yan inabi suka zo miki, ba sukan bar ’ya’yan inabi kaɗan ba?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«عِدَنْ ٻَرَيِ سُنْ شِغَ غِدَنْكِ، عِدَنْ یَنْ ڢَشِ سُنْذُواْ دَ دَرٜىٰ، أَيْ، ذَاسُ طَوْكِ كَوَيْ أَبِنْدَ سُكٜىٰسُواْ نٜىٰ؞ عِدَنْ مَاسُ غِرْبِنْ یَیَنْ إِنَبِے سُنْيِ غِرْبِے، أَيْ، ذَاسُبَرْ وَطَنْسُ دُواْمِنْ مَتَلَوْتَ؞ عَمَّا كٜىٰ عٜىٰدُوامْ، تَاكِ تَا ڧَارٜىٰ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Idan ɓarayi sun shiga gidanki, Idan kuma 'yan fashi sun shiga gidanki da dare, Yaya za su washe ki? Za su sace abin da ya ishe su ne kaɗai, Idan kuma ɓarayin 'ya'yan inabi sun shiga gonar inabinki, Za su bar miki kala kurum.