Proverbs 29:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da mugaye suke cin nasara, haka zunubi zai yi ta ƙaruwa, amma masu adalci za su ga fāɗuwar waɗannan mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ مُوغَيٜىٰ سُكَ ڧَارُ أَمُلْكِ، ذُنُوبِنْ غَنْ‌غَنْثِ يَكَنْ ڧَارُ، عَمَّا مَاسُ أَدَلْثِے ذَاسُغَ ڢَاطُوَرْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da mugaye suke mulki, laifofi suka ƙaru, amma adalai za su ga faɗuwar waɗannan mutane.