Psalms 116:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan daga kwaf na ceto in kuma kira ga sunan Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْ طَغَ ݣُوڢْ عَلَمَرْ نُونَ غُواْدِيَرْ ثٜىٰتُواْ، ذَنْ كِرَا غَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan miƙa hadaya ta sha ga Ubangiji, Ina gode masa domin dā ya cece ni.