Psalms 12:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ، «ڟَنَنْتَاوَرْ مَتَلَوْتَ، نَغَنِ، نِيشِ مَيْ ذَاڢِ نَمَاسُ بُڧَاتَ، نَجِ؞ تُواْ، يَنْذُ ذَنْ تَاشِ ذَنْ كِيَايٜىٰسُ بِسَغَ بُڧَاتَرْسُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce, “Amma zan zo yanzu, Domin ana zaluntar masu bukata, Waɗanda aka tsananta musu kuma, suna nishi don zafi. Zan ba su zaman lafiya da suke nema!”