Psalms 137:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka tuna, ya Ubangiji, abin da mutanen Edom suka yi a ranar da Urushalima ta fāɗi. Suka yi ihu suka ce, “A ragargaza ta, A ragargaza ta har tushenta!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا يَهْوٜىٰهْ ، تُنَ دَ لَيْڢِنْ عٜىٰدُواْمَاوَا أَ رَانَرْ ڢَاطُوَرْ عُرُوشَلِيمَ، يَدَّ سُكَثٜىٰ، «أَ رُشٜىٰتَ! أَ رُشٜىٰتَ حَرْ ذُوَا تُوشٜىٰنْتَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka tuna, ya Ubangiji, da abin da Edomawa suka yi, A ranar da aka ci Urushalima. Ka tuna da yadda suka ce, “A ragargaza ta har ƙasa!”