Psalms 14:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya duba daga sama a kan ’yan adam don yă ga ko akwai wani da ya gane, wani wanda yake neman Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَا دُوبِے یَنْ أَدَمْ دَغَ سَمَ يَغَ كُواْ أَݣَويْ وَنِ مَيْ حِكِمَ، وَنْدَ يَكٜىٰ نٜىٰمَنْ سَنِنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga Sama Ubangiji ya dubi mutane, Yă ga ko da akwai masu hikima Waɗanda suke yi masa sujada.