Psalms 147:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya gina Urushalima; ya tattara kamammu na Isra’ilan da aka kai bauta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ يَنَ سَاكٜىٰ غِنِنْ عُرُوشَلِيمَ، يَنَ تَتَّارَ إِسْرَٰٓءِيلَاوَنْ دَ عَكَ كُواْرَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji yana rayar da Urushalima, Yana komo da waɗanda aka kai su baƙunci a wata ƙasa.