Psalms 31:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Cikin tsorona na ce, “An yanke ni daga gabanka!” Duk da haka ka ji kukata na neman jinƙai sa’ad da na kira gare ka don taimako.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَثِكِنْ ڟُواْرُواْنَ نَطَوْكَ ثٜىٰوَ يَكَوَرْ دَنِے دَغَ غَبَنْسَ؞ عَمَّا يَجِ مُرْيَتَ تَنٜىٰمَنْ جِنْڧَيْ، سَعَدَّ نَكِرَا غَرٜىٰشِ نٜىٰمَنْ تَيْمَكُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na ji tsoro, na zaci ka jefar da ni ne daga gabanka. Amma ka ji kukana sa'ad da na yi kira gare ka neman taimako.