Psalms 42:9 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na ce wa Allah Dutsena, “Me ya sa ka manta da ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَثٜىٰ وَ اللَّهْ ، دُوڟٜىٰنْ ٻُيَنَ، «دُوانْمٜىٰ كَمَنْتَادَنِے؟ دُوانْمٜىٰ ذَنْ ثِيغَبَدَ بَڧِنْ ثِكِ سَبُواْدَ دَنِّيَرْ أَبُواْكَنْ غَابَنَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga Allah wanda yake tsarona na ce, “Me ya sa ka manta da ni? Me ya sa nake ta shan wahala Saboda muguntar maƙiyana?”