Psalms 46:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ku natsu ku kuma san cewa ni ne Allah; za a ɗaukaka ni a cikin al’ummai, za a ɗaukaka ni cikin duniya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَثٜىٰ «كُدَيْنَ ڢَطَ! كُسَنِ ثٜىٰوَ نِنٜىٰ اللَّهْ ؞ ذَاعَ طَوْكَكَ نِے ثِكِنْ أَلْعُمَّيْ، ذَاعَ طَوْكَكَ نِے عَدُونِيَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya ce, “Ku yi shiru, ku sani ni ne Allah, Maɗaukaki ne cikin sauran al'umma, Maɗaukaki kuma a duniya!”