Psalms 46:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Al’ummai suna hayaniya, mulkoki sun fāɗi; ya ɗaga muryarsa, duniya ta narke.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْعُمَّيْ سُنْ ڟُواْرَتَ، مُلْكُواْكِ سُكَ غِرْغِظَ؞ دَ اللَّهْ يَيِ ڟَاوَ، دُونِيَا تَنَرْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
An kaɓantar da sauran al'umma, mulkoki suka girgiza, Allah ya yi tsawa, duniya kuwa ta narke.