Psalms 50:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ku kira gare ni a ranar wahala; zan cece ku, za ku kuwa girmama ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُكِرَا غَرٜىٰنِ أَ لُواْكَثِنْ وَهَلَ، ذَنْ كُٻُتَرْ دَكُو، كُو كُوَ ذَاكُ طَوْكَكَنِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku yi kira gare ni sa'ad da wahala ta zo, Zan cece ku, Ku kuwa za ku yabe ni.”