Psalms 50:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi wanda ya miƙa hadayun godiya yakan girmama ni, ya kuma shirya hanya saboda in nuna masa ceton Allah.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«دُكْ وَنْدَ يَكَٰوُاْ ݣَوْتَا تَنُونَ غُواْدِيَ، يَنَ غِرْمَمَنِ؞ غَ وَنْدَ يَدَيْدَيْتَ أَلْعَمُرَنْسَ، ذَنْ نُونَ مَسَ ثٜىٰتُوانْ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wanda yake yin godiya a sa'ad da yake miƙa hadayarsa, yana girmama ni, Da wanda yake yi mini biyayya kuma, zan nuna masa cetona.”