Psalms 52:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ni kamar itace zaitun ne ina haɓaka a gidan Allah; na dogara ga ƙauna marar ƙarewa ta Allah har abada abadin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا نِے دَيْ كَمَرْ طَنْيٜىٰنْ إِتَاثٜىٰنْ ظَيْتُنْ نٜىٰ عَثِكِنْ غِدَنْ اللَّهْ ، إِنَ دُواْغَضَ غَ ڧَوْنَرْ اللَّهْ مَرَرْ ثَنْجَاوَا حَرْ أَبَدَا أَبَدِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ni, kamar itacen zaitun nake, wanda yake girma kusa da Haikalin Allah, Ina dogara ga madawwamiyar ƙaunarsa har abada abadin.