Psalms 53:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah yana duba daga sama a kan ’ya’yan mutane yă ga ko akwai wani wanda ya gane, wani wanda yake neman Allah.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ يَدُوبِے یَنْ أَدَمْ دَغَ سَمَ يَغَ كُواْ أَݣَويْ وَنِ مَيْ حِكِمَ وَنْدَ يَكٜىٰ نٜىٰمَنْ سَنِنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga Sama Allah ya dubi mutane, Ya ga ko akwai masu hikima Waɗanda suke yi masa sujada.