Psalms 58:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan mutane za su ce, “Tabbatacce har yanzu ana sāka wa adalai; tabbatacce akwai Allahn da yake shari’anta duniya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً مُتَنٜىٰ ذَاسُثٜىٰ، «لَلَّيْ، أَݣَويْ لَادَ غَ مَاسُ أَدَلْثِے، حَڧِيڧَ، أَݣَويْ اللَّهْ وَنْدَ ذَيْ شَرْعَنْتَ دُونِيَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutane za su ce, “Hakika an sāka wa adalai, Hakika akwai Allah wanda yake shara'anta duniya!”