Psalms 61:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga iyakar duniya na yi kira gare ka, na yi kira yayinda zuciyata ta karai; ka bishe ni zuwa dutsen da ya fi ni tsayi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ إِيَاكَرْ دُونِيَا نَيِ كِرَا غَرٜىٰكَ، سَعَدَّ نَڢِدَّ ذُوثِيَا؞ بَرِ كَكَيْنِ كَنْ تُدُ مَيْ ڟَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da nake nesa da gida, zuciyata ta karai, Zan yi kira gare ka! Ka kai ni lafiyayyiyar mafaka.