Psalms 64:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zai juya harshensu a kansu yă kuma kawo su ga hallaka; duk waɗanda suka gan su za su kaɗa kai, suna musu ba’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَغَنَرْ هَرْشٜىٰنْسُ ذَاتَ جُويُواْ كَنْسُ تَهَلَكَاسُ؞ دُكْ وَطَنْدَ سُكَغَ وَنَّنْ ذَاسُيِ مُسُ بَعَ سُنَ كَطَ كَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zai hallaka su saboda maganganunsu, Duk wanda ya gan su zai kaɗa kansa.