Psalms 66:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ku zo ku saurara, dukanku waɗanda suke tsoron Allah; bari in faɗa muku abin da ya yi mini.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُذُواْ كُسَوْرَرَ، دُكَنْكُ دَ كُكٜىٰ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ، ذَنْ غَيَ مُكُ أَبِنْدَ يَيِ مِنِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku zo ku ji, dukanku, ku da kuke girmama Allah, Ni kuwa zan faɗa muku abin da ya yi mini.