Psalms 67:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan ƙasa za tă ba da girbinta Allah kuma, Allahnmu, zai albarkace mu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ڧَسَا تَبَادَ أَمْڢَانِنْتَ، عِ، اللَّهْ وَنْدَ يَكٜىٰ اللَّهْ نْمُ، يَ أَلْبَرْكَثٜىٰمُ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ƙasa ta ba da amfaninta, Allah, wanda yake Allahnmu ne, ya sa mana albarka.