Psalms 69:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَوَنْ ذَاغِ يَڧُواْنٜىٰ مِنِ ذُوثِيَا، حَرْ نَڢِدَّ ذُوثِيَا؞ نَسَا ذُوثِيَا أَجِ تَوْسَيِنَ، عَمَّا بَنْسَامُبَ، نَنٜىٰمِ مَاسُ تَعَظِيَّ، عَمَّا بَابُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zuciyata ta karai saboda cin mutuncin da ake ci mini, Ni kuwa ba ni da mataimaki, Na sa zuciya za a kula da ni, Amma babu. Na sa zuciya zan sami ta'aziyya, Amma ban samu ba.