Psalms 70:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَرِ دُكَنْ مَاسُ نٜىٰمَنْكَ سُثِكَ دَ ڢَضٍ ثِكِ دَ مُرْنَ! بَرِ مَاسُ ڧَوْنَرْ ثٜىٰتُوانْكَ سُدِنْ‌غَ ثٜىٰوَ « اللَّهْ مَيْغِرْمَنٜىٰ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka sa dukan waɗanda suke zuwa gare ka Su yi murna, su yi farin ciki! Ka sa waɗanda suke ƙaunar cetonka Kullayaumi su ce, “Allah da girma yake!”