Psalms 77:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَا بِيدَ جَمَعَرْكَ كَمَرْ مَكِيَايِ تَهَنُّنْ مُوسَٰى دَ هَٰرُونَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ka bi da jama'arka yadda makiyayi yake yi, Musa da Haruna suke lura da su.