Psalms 78:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da gangan suka gwada Allah ta wurin neman abincin da suke kwaɗayi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ غَنْغَنْ سُكَ ڠُودَ اللَّهْ دَ سُكَثٜىٰ يَبَاسُ إِرِنْ عَبِنْثِنْ دَسُكٜىٰ ݣُوطَيِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da gangan suka jarraba Allah, Da suka ce ya ba su irin abincin da suke so.