Psalms 78:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya bugi dutse, ruwa ya ɓulɓulo, rafuffuka suka yi gudu a yalwace. Amma zai iya ba mu abinci? Zai iya tanada wa mutanensa nama?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْدَيَكٜىٰ يَبُغِ دُوڟٜىٰ حَرْ ضُوَ يَڢِتُواْ، رَاڢُڢُّكَ سُكَ ثِكَ، ذَيْ عِيَ بَا جَمَعَرْسَ عَبِنْثِ كُمَ؟ ذَيْ عِيَ تَنَدَ وَمُتَنٜىٰنْسَ نَامَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gaskiya ce, ya bugi dutse, Ruwa kuwa ya fito a yalwace, Amma ko yana da iko ya ba da abinci da nama ga jama'arsa?”