Psalms 79:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Don me al’ummai za su ce, “Ina Allahnsu yake?” A idanunmu, ka sanar wa al’ummai cewa kana ɗaukan fansar jinin bayinka da aka zubar.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُوانْمٜىٰ أَرْنَ ذَاسُثٜىٰ مَنَ، «إِنَا اللَّهْ نْكُ؟» أَ عِدُوانْمُ بَرِ كَسَا أَلْعُمَّيْ سُسَنِ كَنَ طَوْكَرْ ڢَنْسَرْ جِنِنْ بَايِنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Don me al'ummai za su tambaye mu cewa, “Ina Allahnku?” Bari mu ga ka hukunta al'ummai Saboda sun zubar da jinin bayinka!