Psalms 79:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ka riƙe zunubai kakanni a kanmu; bari jinƙanka yă zo da sauri yă sadu da mu, gama mun fid da zuciya sarai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كَحُكُنْتَمُ سَبُواْدَ ذُنُبَنْ كَاكَنِّنْمُ، بَرِ جِنْڧَنْكَ يَسَوْكُواْ دَ سَوْرِ عَبِسَنْمُ، غَمَا مُنْ ڢِدَّ ذُوثِيَا سَرَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada ka hukunta mu saboda zunuban kakanninmu, Amma ka yi mana jinƙai yanzu, Gama mun fid da zuciya sarai.