Psalms 81:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ni ne Ubangiji Allahnku wanda ya fitar da ku daga Masar. Ku buɗe bakinku zan kuwa cika shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَڢِتَرْ دَكُو دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞ كُبُوطٜىٰ بَاكِنْكُ، نِے كُوَ ذَنْ ثِيَرْدَكُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ni ne Ubangiji Allahnku, Wanda ya fisshe ku daga ƙasar Masar. Ku buɗe bakinku, zan ciyar da ku.