Revelation 1:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
wadda ta ce, “Rubuta a cikin naɗaɗɗen littafi abin da ka gani ka kuma aika ta zuwa ga ikkilisiyoyi bakwai, zuwa Afisa, Simirna, Fergamum, Tiyatira, Sardis, Filadelfiya, da kuma Lawodiseya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُرْيَرْ تَثٜىٰ «رُبُوتَ أَبِنْدَ كَغَنِ أَ لِتَّڢِ، كَعَيْكَ وَجَمَعَرْ مَاسُبِے أَوُرَارٜىٰ بَݣَويْ، وَتُواْ أَڢِسَ دَ سِمِرْنَ دَ بِرْغَمُمْ دَ تَيَتِرَ دَ سَرْدِسْ دَ ڢِلَدٜىٰلْڢِيَ دَ كُمَ لَوُدِكِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
tana cewa, “Rubuta abin da ka gani a littafi, ka aika wa ikilisiyoyin nan bakwai, wato ta Afisa, da ta Simirna, da ta Birgamas, da ta Tayatira, da ta Sardisu, da ta Filadalfiya, da kuma ta Lawudikiya.”