Revelation 11:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji muryoyi masu ƙarfi a sama da suka ce, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Kiristinsa, zai kuwa yi mulki har abada abadin.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً مَلاَىِٕكَ نَبَݣَويْ يَبُوسَ ڧَهُوانْسَ؞ سَيْ عَكَجِ مَنْيَنْ مُرْيُواْيِ أَ سَمَ سُنَ ثٜىٰوَ «إِيكُوانْ مُلْكِ عَكَنْ دُونِيَا يَنْذُ يَا ذَمَ نَ عُبَنْ‌غِجِنْمُ دَ أَلْمَسِيحُنْسَ ، ذَيْ كُمَيِ مُلْكِ حَرْ أَبَدَا أَبَدِنْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan mala'ika na bakwai ya busa ƙahonsa, sai aka ji waɗansu muryoyi masu ƙara a Sama, suna cewa, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Almasihunsa, shi kuma zai yi mulki har abada abadin.”