Revelation 15:2 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai na ga abin da ya yi kamar tekun gilashi gauraye da wuta kuma tsaye kusa da teku, waษanda suka ci nasara bisan dabbar da siffarta da bisan lambar sunanta. Suna riฦe da garayu waษanda Allah ya ba su
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ููุบู ูููู ุงููุจู ููู
ูุฑู ุชฺูขููููู ุบูููุณูุ ุบูููุฑูุงููููฐ ุฏู ููุชูุงุ ููููู
ูุบู ููุทูููุฏู ุณูููุซู ููุตูุฑูุง ุนููููู ุฏูุจููุฑู ุฏู ุตฺูขููุฑูุชู ุฏู ููู
ู ููู
ูุจูุฑู ุณููููููุชูุ ุณููู ฺูููุงููุง ุนูุจูุงูููู ุชฺูขููููู ุบูููุณูุ ุณููู ุฑฺูงูููฐ ุฏู ู
ููุงูููููููฐ ููุทูููุฏู ุงูููููู ููุจูุงุณูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ga wani abu kamar bahar na gilas, gauraye da wuta, na kuma ga waษanda suka yi nasara da dabbar nan, da siffarta, da kuma lambar sunanta, a tsaitsaye a bakin bahar na gilas, da molayen yabon Allah a hannunsu.