Revelation 16:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ika na biyar ya juye kwanonsa a bisan gadon sarautar dabbar, mulkinta kuwa ya zama duhu. Mutane suka yi ta cizon bakinsu saboda azaba
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَلاَىِٕكَ نَبِيَرْ يَجُويٜىٰ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ثِكِنْ ݣُونُوانْسَ عَكَنْ كُجٜىٰرَرْ مُلْكٍ وَنَّنْ دَبَّ؞ سَيْ دُهُ يَرُڢٜىٰ مُلْكٍ دَبَّرْ، مُتَنٜىٰ كُوَ سُكَ ثِجِ هَرْشٜىٰنْسُ سَبُواْدَ عَذَابَ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ika na biyar ya juye abin da yake a tasarsa a kursiyin dabbar nan, sai mulkinta ya zama duhu, har mutane suka ciji leɓunansu don azaba,