Revelation 16:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan na ga mugayen ruhohi guda uku da suka yi kamar kwaɗi; suka fito daga bakin macijin nan, da kuma daga bakin dabbar, da kuma daga bakin annabin ƙaryan nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْنَغَ أَلْجَنُ مَاسُ ڧَظَنْتَا غُدَا عُكُ وَطَنْدَ سُكَيِ كَمَ دَ ݣُوطِ؞ طَيَ يَنَ ڢِتُواْوَ دَغَ بَاكِنْ دُواْدُواْنَّنْ مَيْ صِڢَّرْ مَثِيجِ، طَيَ كُمَ دَغَ بَاكِنْ وَنَّنْ دَبَّ، طَيَ كُمَ دَغَ بَاكِنْ أَنَّبِنَّنْ نَڧَضْيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na kuma ga baƙaƙen aljannu masu kama da kwaɗi gudu uku, suna fitowa daga bakin macijin nan, da bakin dabbar nan, da kuma bakin annabin nan na ƙarya,