Revelation 16:3 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mala’ika na biyu ya juye kwanonsa a bisan teku, sai tekun ya zama jini kamar na mataccen mutum, kuma kowane abu mai rai da yake cikin tekun ya mutu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَلاَىِٕكَ نَبِيُ يَجُويٜىٰ أَبِنْدَ يَكٜىٰ ثِكِنْ ݣُونُوانْسَ عَكَنْ تٜىٰكُ؞ ضُوً تٜىٰكُ كُوَ يَا جُويَا يَا ذَمَ كَمَرْ جِنِنْ مُتُمِنْ دَ يَمُتُ، سَيْ دُكَنْ حَلِتُّنْ دَسُكٜىٰ دَ رَيْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ثِكِنْ تٜىٰكُ سُكَ مُتُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mala'ika na biyu ya juye abin da yake a tasarsa a teku, ya zama kamar jinin mataccen mutum, kowane abu mai rai na cikin teku kuma ya mutu.