Revelation 16:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Na kuma ji bagaden ya amsa, “I, Ubangiji Allah, Maɗaukaki, hukuntanka daidai yake na adalci ne kuma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْنَجِ مُرْيَ دَغَ بَغَدٜىٰنْ تَنَ ثٜىٰوَ «يَا عُبَنْغِجِ اللَّهْ مَيْ إِيكُواْ دُكَ! شَرِيعَرْكَ مَيْ غَسْكِيَثٜىٰ، مَيْ أَدَلْثِنٜىٰ كُمَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai na ji wata murya a bagadin ƙona turare, tana cewa, “Hakika, ya Ubangiji Allah Maɗaukaki, Hukuncinka daidai yake, na adalci ne kuma!”