Revelation 19:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yana saye da rigar da aka tsoma a jini, sunansa kuwa Kalman Allah ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
رِغَرْ دَ يَسَا كُوَ أَنْجِڧَتَ دَ جِنِ؞ سُونَنْسَ كُوَ «كَلْمَنْ اللَّهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yana saye da riga wadda aka tsoma a jini, sunan da ake kiransa da shi kuma, shi ne Kalman Allah.