Revelation 19:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ بَاكِنْسَ وَنِ تَكُواْبِے مَيْثِ سُواْسَيْ يَكٜىٰ ڢِتُواْوَ، وَنْدَ ذَيْسَارٜىٰ أَلْعُمَّيْ دَشِ؞ ذَيْ كُمَيِ مُلْكِ عَكَنْسُ دَ سَنْدَنْ ڧَرْڢٜىٰ، ذَيْ كُمَ تَتَّاكٜىٰ یَیَنْ إِنَبِے ثِكِنْ وُرِنْ مَڟٜىٰوَرْ إِنَبِے نَڟَنَنِنْ ڢُشِنْ اللَّهْ مَيْ إِيكُواْ دُكَ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga cikin bakinsa wani kakkaifan takobi yake fitowa, wanda zai sare al'ummai da shi, zai kuwa mallake su da tsanani ƙwarai, zai tattake mamatsar inabi, ta tsananin fushin Allah Maɗaukaki.