Revelation 19:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan wata murya ta fito daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, dukanku da kuke bayinsa, ku da kuke tsoronsa, babba da yaro!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عَكَجِ وَتَ مُرْيَ دَغَ كُجٜىٰرَرْ مُلْكٍ تَنَ ثٜىٰوَ «يَبِے اللَّهْ نْمُ، يَا كُو بَايِنْسَ، كُو دَ كُكٜىٰ ڟُواْرُوانْسَ، دَ مَنْيَ دَ ڧَنَانَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai aka ji wata murya daga kursiyin, tana cewa, “Ku yabi Allahnmu, ya ku bayinsa, Ku da kuke jin tsoronsa, yaro da babba.”