Revelation 19:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mala’ikan ya ce mini, “Rubuta, ‘Masu albarka ne waɗanda aka gayyace su zuwa bikin auren Ɗan Ragon!’ ” Sai ya ƙara da cewa, “Waɗannan su ne kalmomin Allah da gaske.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَلاَىِٕكَنْ يَثٜىٰ مِنِ «رُبُوتَ وَنَّنْ، ‹مَاسُ أَلْبَرْكَ نٜىٰ وَطَنْدَ عَكَ غَيَّثٜىٰسُ ذُوَا بِكٍ عَوْرٜىٰنْ طَنْ ضَغُواْنَّنْ؞› » يَكُمَ ثٜىٰ «وَنَّنْ عِتَثٜىٰ كَلْمَرْ اللَّهْ تَغَسْكِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mala'ikan ya ce mini, “Rubuta wannan, ‘Albarka tā tabbata ga waɗanda aka gayyata, zuwa cin abincin bikin Ɗan Ragon nan.’ ” Ya kuma ce mini, “Wannan ita ce Maganar Allah ta gaskiya.”