Revelation 2:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Tiyatira, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomin Ɗan Allah, wanda idanunsa suna kama da harshen wuta wanda kuma ƙafafunsa suna kama da tagullar da aka goge.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«رُبُوتَ وَمَلاَىِٕكَنْ جَمَعَرْ مَاسُبِے نَ تَيَتِرَ ثٜىٰوَ «غَا سَڧُواْ دَغَ طَنْ اللَّهْ ، مَيْ إِدَانُو كَمَرْ هَرْشٜىٰنْ وُتَا، وَنْدَ ڧَڢَاڢُنْسَ سُنَ ڨَلِّ كَمَرْ تَغُلَّرْ دَ عَكَغُواْغٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ka kuma rubuta wa mala'ikan ikkilisiyar da take a Tayatira haka, ‘Ga maganar Ɗan Allah, mai idanu kamar harshen wuta, mai ƙafafu kamar gogaggiyar tagulla.