Revelation 21:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
An yi katangar da yasfa, birnin kuma da zinariya zalla, yana kuma ƙyalli kamar madubi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنْ غِنَا كَتَنْ‌غَرْ نَنْ دَ وَنِ دُوڟٜىٰ مَيْ دَرَجَ وَنْدَ عَكٜىٰ ثِ شِ يَسْڢَ؞ عَكَ كُمَ غِنَا بِرْنِنْ دَ ظِينَارِيَ ظَلَّ، يَنَ كُمَ ڨَلِّ كَمَرْ مَدُوبِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Garun kuwa da yasfa aka gina shi, birnin kuma da zinariya zalla, garau kamar ƙarau.