Revelation 22:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk wanda kuma ya yi ragi a kalmomi daga littafin annabcin nan, Allah zai ɗauke rabonsa na itacen rai da kuma na birnin nan mai tsarki, waɗanda aka bayyana a littafin nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْ كُمَ وَنِ يَيِ وَنِ رَغِ عَكَلْمَرْ أَنَّبْثِنْ لِتَّڢِنَّنْ، اللَّهْ ذَيْ كَرْٻِ رَبُوانْسَ نَیَیَنْ إِتَاثٜىٰ مَيْ بَادَ رَيْ دَ نَبِرْنِ مَيْ ڟَرْكِے كَمَرْ يَدَّ عَكَ بَيَّنَ عَثِكِنْ وَنَّنْ لِتَّڢِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
In kuma wani ya yi ragi a maganar littafin annabcin nan, Allah zai ɗauke rabonsa na itacen rai, da na tsattsarkan birnin, waɗanda aka rubuta a littafin nan.