Revelation 22:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya ce mini, “Kada ka yi haka! Ni abokin bautarku ne, kai da ’yan’uwanka annabawa, da kuma waɗanda suke kiyaye kalmomin wannan littafi. Allah za ka yi wa sujada!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا يَثٜىٰ مِنِ، «كَدَ كَيِ حَكَ! نِے أَبُواْكِنْ بَوْتَرْكُ نٜىٰ، كَيْ دَ یَنْعُوَنْكَ أَنَّبَاوَا دَ كُمَ دُكَنْ وَطَنْدَ سُكٜىٰ بِيَيَّ دَ كَلْمَرْ لِتَّڢِنَّنْ؞ كَيِ وَ اللَّهْ سُجَّدَ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma, sai ya ce mini, “Ko kusa kada ka yi haka! Ni abokin bautarku ne, kai da 'yan'uwanka annabawa, da kuma waɗanda suke kiyaye maganar littafin nan. Allah za ka yi wa sujada.”