Revelation 3:1 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Zuwa ga mala’ikan ikkilisiya a Sardis, ka rubuta, Waɗannan su ne kalmomi, na wanda yake riƙe da ruhohi bakwai na Allah da kuma taurari bakwai. Na san ayyukanka; ana ganinka kamar rayayye, amma kai matacce ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«رُبُوتَ وَمَلاَىِٕكَنْ جَمَعَرْ مَاسُبِے نَ سَرْدِسْ ثٜىٰوَ «غَا سَڧُواْ دَغَ وَنَّنْ دَيَكٜىٰ مُلْكٍ رُوحُواْحِ بَݣَويْ نَ اللَّهْ ، وَنْدَ كُمَ يَكٜىٰ رِڧٜىٰ دَ تَوْرَرِنَّنْ بَݣَويْ؞ «نَسَنْ أَيُّكَنْكَ؞ أَنَ غَنِنْكَ كَمَرْ كَنَدَ رَيْ، عَمَّا مَتَثّٜىٰ نٜىٰ كَيْ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Ka kuma rubuta wa mala'ikan ikkilisiyar da take a Sardisu haka, ‘Ga maganar mai Ruhohin Allah guda bakwai, da kuma taurarin nan bakwai. “ ‘Na san ayyukanka, kai rayayye ne, alhali kuwa matacce ne kai.